Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
|
Wannan mukalar bata da
Reference (Manazarta)
ko daya, ka taimaka ta hanyar samar da Manazarta daga littafi ko yanar gizo, duba wannan shafin domin samun masaniya akan yanda zaka samar da
Reference (Manazarta)
a cikin wannan mukalar.
.
|
Burkina Faso
?asa
ce dake yankin yammacin
Afirka
. A da chan ana kiranta da suna "Upper Volta", ?asar
Faransa
suka yi mulkin mallaka a ?asar Burkina Faso. Kuma ?asar ta samu 'yancin kanta a shekara ta
Alif dubu ?aya da ?ari tara da sittin 1960
. Birnin
Ouagadougou
ne babban birnin ?asar. A ?idaya da akayi a shekara ta alif dubu biyu da biyar
2005
ya nuna cewa ?asar Burkina faso na da kimanin mutane 13,228,000 suke zaune a ?asar. Kasar Burkina faso ta ha?a boda da ?asar
Mali
daga arewa maso yamma, kasar
Nijar
daga arewa maso gabas, ?asar
Benin
tafarkin kudu maso gabashin kasar, sai kuma ?asar
Togo
da
Ghana
daga kudancin kasar, akwai kuma ?asar
cote ?Ivoire
wanda ke yankin kudancin kasar. Ana kiran mutane 'yan asalin kasar Burkina faso da suna "Burkinabe" (furuci burr-KEE-na-bey).
Tarihi ya nuna cewa ada can, a tsakanin ?arni na Goma sha biyar zuwa ?arni na sha-shida al'umma daga mutanen da ake kira
Dogon
sun zauna a yankin arewacin da arewa-maso-yammacin Burkina faso. A cikin
nasara
sai
Faransa
ta karbi
mulkin mallaka
daga hannun masu mulkin Burkina faso. Bayan
Yakin duniya II
(na biyu), ?asar ta yi kira bisa kogin volta. A shekara ta 1960, bisa kogin volta ta yantacciyar daga Faransa. A shekara ta 1984, an canza sunan ?asar zuwa Burkina faso.