Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Rashid Chidi Gumbo
(an haife shi a ranar 14 ga watan Oktoba 1988 a
Dar es Salaam
) ?an wasan
?wallon
?afa ne
na ?asar Tanzaniya
mai ritaya.
[1]
Gumbo ya buga ma kungiyar kwallon kafa ta Mtibwa Sugar FC wasa kafin ya rattaba hannu a shekarar 2009 a African Lyon.
[2]
A kakar
gasar firimiya ta Tanzaniya
ta shekarar 2009-10 Gumbo ya zura kwallaye biyu a wasanni takwas kuma ya samu katin gargadi guda ?aya.
Ya buga wasansa na farko na kwallon kafa na kasa da kasa ga kungiyar kwallon kafa ta Tanzania da
kungiyar kwallon kafa ta kasar Rwanda
a watan Agustan 2009. An buga wasan ne a filin wasa na Amahoro dake birnin
Kigali
na
kasar Rwanda
.
[3]
Gumbo ne ya zura kwallo a ragar Tanzania inda aka tashi wasa 1-2.
- ↑
Hilary; Gjerde, Arild; Heijmans, Jeroen; Mallon, Bill ; et al. " Rashid Chidi Gumbo Olympic Results" . Olympics at Sports-Reference.com . Sports Reference LLC. Archived from the original on 18 April 2020. Retrieved 13 August 2017.
- ↑
"Rashid Gumbo"
. Archived from
the original
on 2010-01-09
. Retrieved
2023-03-25
.
- ↑
Rashid Chidi Gumbo at National-Football-Teams.com